Wani sabon malami ne aka kawo shi wata makarantar sakandare, domin ya koyar da Tarihi. Shigarsa aji ke da wuya sai ya ce wa wani dalibin: βTashi tsaye, shin wa
ya kashe Murtala Ramat
Muhammad?β dalibin ya ce: βMalam, ban sani ba wallahi.β
Sai ya tambayi dalibi na biyu, shi kuma sai ya ce: βMalam, ranar da aka kashe shi ban zo makaranta ba.β dalibi na
uku kuma ya ce: βWallahi ni sabon zuwa ne makarantar nan.β
uku kuma ya ce: βWallahi ni sabon zuwa ne makarantar nan.β
Malamin ransa ya vaci,
sai ya kirawo shugaban
makarantar ya gaya masa abin da ya faru, sai shugaban makaranta ya tambayi βyan ajin ga baki dayansu, suka ce ba su sani ba. Sai shugaban
makaranta ya juwo, ya ce wa malamin: βKai malam, ka tabbata da gaske a nan ajin aka kashe Murtala Ramat
Muhammad?β
sai ya kirawo shugaban
makarantar ya gaya masa abin da ya faru, sai shugaban makaranta ya tambayi βyan ajin ga baki dayansu, suka ce ba su sani ba. Sai shugaban
makaranta ya juwo, ya ce wa malamin: βKai malam, ka tabbata da gaske a nan ajin aka kashe Murtala Ramat
Muhammad?β
EmoticonEmoticon